Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na na Ahlul Baiti (AS) – ABNA– ya habarto cewa: Academic Forum Kungiyar Ilimi ta Harkar Musulunci karkashin jagorancin Sheikh Ibraheem Zakzaky a Kano ta shirya wani gagarumin gangami, inda ta bukaci a gaggauta ceto dalibai mata da 'yan ta'adda suka sace, tare da yin kira ga gwamnati da ta kare makarantu daga barazanar tsaro da ke ci gaba da wanzuwa.

25 Nuwamba 2025 - 08:30
Source: ABNA24

Your Comment

You are replying to: .
captcha